1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kin mutunta takunkumi Koriya ta Arewa

Mohammad Nasiru Awal
September 21, 2017

Kasashen Afirka da dama ba sa mutunta takunkuman da Majalisar Dinkin Duniya ta kakaba wa Koriya ta Arewa, inda suke ci gaba da tafiyar da huldodin tattalin arziki da na cinikin makamai da wannan kasa ta nahiyar Asiya.

https://p.dw.com/p/2kUd1