1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kalubale gabanin zaben Zambiya

Gazali Abdou TasawaAugust 10, 2016

An raunata mutane da dama a rikicin da ya barke kwanaki gabanin zaben shugaban kasar inda rikicin ke ta karuwa tsakanin magoya bayan manyan jam'iyyun siyasar kasar.

https://p.dw.com/p/1JfV6