1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus za ta jagoranci taimaka wa Afirka

Suleiman Babayo
June 12, 2017

A wannan Litinin ne Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta gana da wasu shugabannin kasashen Afirka dangane da shirin rage kaifin talauci da magance matsalolin rikice-rikice da ake samu a nahiyar.

https://p.dw.com/p/2eYGG