Jamus da batun 'yan gudun hijira
August 25, 2016Talla
A shekara ta 2015 yayin da kaashen nahiyar Turai suka tsinci kansu cikin halin kwararar bakin haur da 'yan gudun hijira mafi akasari wadanda ke tserewa rikicin Siriya, Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bude kan iyakokin kasarta ga dubban 'yan gudun hijira tare da yin wasu kalami na "Za mu iya". Sai dai yanzu da Jamsu din ta fuskanci hare-haren ta'addnci guda biyu a wannan shekara ta 2916, wasu Jamusawa sun fara tunani kan batun na Merkel.