1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

INEC ta fitar da jaddawalin zabe na 2019

Salissou Boukari
March 10, 2017

A Najeriya, wata takadama ta kaure a game da sanar da ranakun zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun dokokin na Tarayya na 2019 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasar ta yi.

https://p.dw.com/p/2YykI