Hungary Za a hukunta masu tallafa 'yan cirani
May 29, 2018Talla
Dokar dai na a sahun gaba cikin kudirorin firaiministan kasar kan bakin haure. Ko da yake hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta shawarci kasar ta Hungary da ta yi watsi da batun nan na takaita ayyukan kungiyoyi masu zaman kansu a fadin kasar sakamokon rashin yin hakan zai iya janyo guguwar nuna kyama a fadin kasar.