1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gwamnatin Najeriya ta damu da karuwar hare-hare

June 28, 2017

A martaninta na farko bayan sace ‘yan sanda mata kusan 16 da bai wa mutane wa'adin barin garuruwansu a jihar Borno, gwamnatin Najeriya ta nuna damuwa kan lalacewar lamura a yankin arewa maso gabashin kasar.

https://p.dw.com/p/2faan