Girgizar kasa a lardin Aceh na Indunisiya
December 7, 2016Talla
Girgiza kasar mai karfin maki shida da digo hudu da ta kada a lardin na Aceh da ke a arewacin tsibirin Sumatra ta rigito da gidaje da dama,kuma yanzu haka masu aikin ceto na can na ci gaba da aikin zakulo jama'ar da suka makale a cikin kuraguzan gine-ginen
Lardin dai na Aceh a shekara ta 2014 na daga cikin yankunan da guguwar Tsunami ta hadassa mumanar barna.