1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

G20 na mayar da hankali kan Afirka

June 15, 2017

Jamus da ke jagoranci kasashen G20 da ke kan gaba wajen karfin tattalin arziki ta nemi ganin samar da shirin zuba jari a kasashen Afirka.

https://p.dw.com/p/2ekft
Deutschland G20 Afrika Treffen
Hoto: picture-alliance/AP Photo/M. Sohn

Kasashen Afirka sun zama kan gaba a muradun rukunin kasashe masu karfin tattalin arziki na G20.