1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Fafutukar yaki da ta'addanci a yankin Sahel

Abdourahamane Hassane
December 13, 2017

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya sanar da cewar Saudiyya za ta ba da gudunmowa miliyan dari na dala, domin yaki da ta'addanci a yankin Sahel.

https://p.dw.com/p/2pKV7
Macron und Merkel beraten mit Sahel-Ländern
Hoto: picture-alliance/dpa/P. Wojazer

A taron da aka gudanar a kusa da birnin Paris, shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce dole ne, su samu nasara a yakin da 'yan ta'adda a yankin Sahel. Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel da firaministan Italiya Paolo Gentiloni na daga cikin wadanda suka halartarci taron.