SiyasaDRC: Yajin aikin nuna adawa da tazarcen KabilaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaZahraddeen Lawan10/19/2016October 19, 2016A Jamhuriyar Demokradiyyar Kwango Jama´a sun karba kiran 'yan adawa na kaurace wa wuraren aikinsu domin nuna rashin amincewarsu da yinkurin Shugaba Joseph Kabila na yin tazarce kan karagar mulkin kasar.https://p.dw.com/p/2RRgbTalla