Dalibai sun nuna fushi ga gwamnati
April 13, 2017Talla
A Jamhuriyar Nijar an yi artabu tsakanin jami'an tsaro da dalibai masu zanga-zanga wadanda suka zargi gwamnati da watsi da abubuwa da suka shafi harkokin ilimi na kasar.
A Jamhuriyar Nijar an yi artabu tsakanin jami'an tsaro da dalibai masu zanga-zanga wadanda suka zargi gwamnati da watsi da abubuwa da suka shafi harkokin ilimi na kasar.