1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Chadi:Gwamnati ta yi sulhu da 'yan kwadago

Abdourahamane Hassane
March 15, 2018

Gwamnatin Chadi da kungiyoyin kwadago sun cimma yarjejeniya a game da yajin aikin da ma'aikata suke yi. Sai dai kuma ana ganin cewar cimma yarjejeniyar ba yana nufin kawo karshen yajin aikin da ma'aikatan suke yi ba.

https://p.dw.com/p/2uO9A