An nada sabon shugaban jam'iyyar ANC
December 21, 2017Talla
Mataimakin shugaban Afirka ta Kudu ya samu nasa ta kayar da tsohuwar matar Zuma, Nkosana Dlamini-Zuma don samun gurbin jagorantar jam'iyyar da ke fama da matsaloli da a baya suka yi barazanar wargaza jam'iyyar. Manyan kalubalen da ke gaban Ramphosa su ne matsalolin cin hanci da rashawa da suka dabibaye gwamnatin kasar.